Innocent Girl Na Nameerah and Nainarh
ุจุณู ุงููู ุงูุฑุญู ู ุงูุฑุญูู
Ep. One.
Shigowa suka yi ganin yadda aka taru yasa ta ce.
“Dan Allah menene yake faruwa ne?.”
Kallonta guard ษin ya yi yayi gaba abin sa, suna shiga compound ษin gidan ฦara waro idanu tayi ganin jama’ar har sunfi na waje yawa har suka ฦaraso gabansa wani mutumine wanda aฦalla zaikai 65yrs ษin ta kalleshi bakinta narawa ta ce.
“Your Excellency ko bakai bane ba president of Nijeriya ba.”
Kamo hannunta ya yi ya ce, “Ni ne Aneeserh.”
Da mamaki ta ce “A’ina kasan sunana please and Menene waษannan mutanen suke yi a gidan mu?.”
Kallon ta ya yi cike da tausayawa ya ce. “Aneeserh kinsan duk abin da ya faru da mutum Allah ya riga da ya rubutashi a cikin littafinsa, kuma ba’a gujewa ฦaddara saboda haka inason kizama mai ษaukan ฦaddarar data zomiki mai kyau ko akasin haka.”
Shiru tayi dan ita batasan ma’anar waษannan maganganun dayake ba kamar antsikareta ta ce.
“Yawwa bari naje nagasu Abba suncemin yau zasu dawo.”
Gaba tayi dan shiga gidan tana zuwa entrance ษin parlour’n su taga anjere mutane har uku akwance kowanne ansaka masa likkafani anrufe kamar gawa. Jikinta ne yahau rawa saboda Allah ya zuba mata tsoro tayi cikin gidan da gudu tana cewa.
“Abba!! Ummi!! Yaya!!.”
Kowa na gidan kuka yake domin duk rashin imaninka sai kaji tausayinta.
Haka ta gama bincike gidan amma bataga familynta ba hakan yasa ta fito lokacin His Excellency yazo ฦofar entrance ษin tana fitowa ya riฦeta cikin rawar baki ta ce.
“Ka sakeni waje zanje naduba naga su Yaya Farooq basu dawoba kuma sunce idan nadawo daga makaranta zanga sun dawo.”
Hawayen fuskarsa ya goge sannan ya ce “Kinga Abbanki da umminki can akwance an rufesu.”
Buษe dara daran idanunta ta yi, sai kuma ta tafi kan gawwakin ta tsuguna a hankali kuma ta buษe likkafanin ษaya daga cikin su, wata ฦara ta saki cikin tashin hankali take faษin.
“Abba! Abba!! ka tashi, menene ya sameka Abba ka daina wannan wasan kaji bana so.”
Kowa na wurin kuka yake, ta ฦara buษe ษayar gawar inda tayi arba da Umminta sosai jikin ta yayi weak dan ganin abun take kamar mafarki cikin mutuwar zuciya dakuma rauni ta sake buษe ษayar, jikinta banda rawa babu abin da yake yi take faษin.
“Yaya Farooq! Ummi!! Abba ku tashi please ku daina irin wannan wasan please banaso zan mutu, kutashi kunjiโฆ”
His Excellency ne ya ฦari so wajen ta, ya ษago ta yana faษin.
“Ki nutsu Aneeserh kinji.”
Riฦe shi tayi gam bakinta na rawa ta ce.
“Your Excellency please kacewa Abba na ya tashi kaji kacewa Yaya Farooq su daina wannan wasan Ummi ta tashi wayyo Allah.”
Ganin yadda ta rikice yasa ya rungumeta jikin sa yana shafa kanta yake faษin.
“Aneeserh kiyi haฦuri kinji amma Abbanki, Umminki, your brother Farooq sun rigamu gidan gaskiya kiyi haฦuri kiyi musu Addu’a kawai kinjiโฆ”
Jin kusan two minutes amma babu respons yasa ya ษagota kafin yayi magana ya ganta aฦasa jikake timm, cikin tashin hankali ya tsuguna kanta ya ษa go ta, da aka kira guards dan kaita Asibitin.
Har ranar bakwai batasan waye akan taba, suna uku kawai take kira wato “Abbanta, Umminta, sai kuma Yaya Farooq ษinta.”
Yau ma kamar kullum Your Excellency ya shigo bakinsa ษauke da sallama, zaune ya sameta ta rufe idanunta amma ba barci take yi ba, zama ya yi gefenta ya taษa ta yana kiran Sunan ta.
“Aneeserh!!”
A firgice ta buษe idanunta ta ce da shi.
“Ummina.”
Kallon ta ya yi sai kuma ya girgiza kai ya ce.
“Ba ita bace.”
Shiru tayi masa kusan five minutes sannan ya kuma cewa.
“Ya kamata ki daina wannan tunane tunanen Aneeserh kisani duk wanda ya mutu baya dawowa kiyi haฦuri, ki koma cikin mutane ki dawo rayuwarki kamar da, ki dinga yi musu Addu’a a duk lokacin da kikayi sallah kinji?.”
Kallon sa take amma kana ganinta kasan ba fahimtar abin da yake faษa take yi ba, girgiza kai ya yi yana tuna sanda sukai sallama da iyayenta bayan sun taho ne aka kira aka ce sunyi hatsari kuma babu wanda ya yi rai a cikin suโฆ
FOUR MONTHS AGO
Fitowarta kenan daga ษakinta ya kalleta ya ce.
“Ke Aneeserh kiyi sauri idan ba haka ba wallahi zanyi tafiya ta na barki.”
Turo baki tayi tana ฦunฦuni ya kalleta ya ce.
“Kee!! Ni kike yiwa tsaki ?.”
Shiru tayi masa ya ฦara cewa, “Ba magana nake miki ba?.”
Daidai nan wani Babban mutum ya fito wanda aฦalla zai kai irin 60yrs ษin nan sai kuma wata mata a bayansa wacce kamarsu ษaya da Aneeserh fara ce tass kana ganinta kaga asalin bafulatana.
ฦara sawa suka yi, ai kuwa ta fashe da kuka ta tafi wajensa ta ce.
“Abba kaga Yaya Farooq ko?.”



