Monday, January 12, 2026
24.1 C
Abuja

Innocent Girl Na Nameerah and Nainarh

Innocent Girl Na Nameerah and Nainarh

ุจุณู… ุงู„ู„ู‡ ุงู„ุฑุญู…ู† ุงู„ุฑุญูŠู…

Ep. One.

Shigowa suka yi ganin yadda aka taru yasa ta ce.

“Dan Allah menene yake faruwa ne?.”

Kallonta guard ษ—in ya yi yayi gaba abin sa, suna shiga compound ษ—in gidan ฦ™ara waro idanu tayi ganin jama’ar har sunfi na waje yawa har suka ฦ™araso gabansa wani mutumine wanda aฦ™alla zaikai 65yrs ษ—in ta kalleshi bakinta narawa ta ce.

“Your Excellency ko bakai bane ba president of Nijeriya ba.”

Kamo hannunta ya yi ya ce, “Ni ne Aneeserh.”

Da mamaki ta ce “A’ina kasan sunana please and Menene waษ—annan mutanen suke yi a gidan mu?.”

Kallon ta ya yi cike da tausayawa ya ce. “Aneeserh kinsan duk abin da ya faru da mutum Allah ya riga da ya rubutashi a cikin littafinsa, kuma ba’a gujewa ฦ™addara saboda haka inason kizama mai ษ—aukan ฦ™addarar data zomiki mai kyau ko akasin haka.”

Shiru tayi dan ita batasan ma’anar waษ—annan maganganun dayake ba kamar antsikareta ta ce.

“Yawwa bari naje nagasu Abba suncemin yau zasu dawo.”

Gaba tayi dan shiga gidan tana zuwa entrance ษ—in parlour’n su taga anjere mutane har uku akwance kowanne ansaka masa likkafani anrufe kamar gawa. Jikinta ne yahau rawa saboda Allah ya zuba mata tsoro tayi cikin gidan da gudu tana cewa.

“Abba!! Ummi!! Yaya!!.”

Kowa na gidan kuka yake domin duk rashin imaninka sai kaji tausayinta.

Haka ta gama bincike gidan amma bataga familynta ba hakan yasa ta fito lokacin His Excellency yazo ฦ™ofar entrance ษ—in tana fitowa ya riฦ™eta cikin rawar baki ta ce.

“Ka sakeni waje zanje naduba naga su Yaya Farooq basu dawoba kuma sunce idan nadawo daga makaranta zanga sun dawo.”

Hawayen fuskarsa ya goge sannan ya ce “Kinga Abbanki da umminki can akwance an rufesu.”

Buษ—e dara daran idanunta ta yi, sai kuma ta tafi kan gawwakin ta tsuguna a hankali kuma ta buษ—e likkafanin ษ—aya daga cikin su, wata ฦ™ara ta saki cikin tashin hankali take faษ—in.

“Abba! Abba!! ka tashi, menene ya sameka Abba ka daina wannan wasan kaji bana so.”

Kowa na wurin kuka yake, ta ฦ™ara buษ—e ษ—ayar gawar inda tayi arba da Umminta sosai jikin ta yayi weak dan ganin abun take kamar mafarki cikin mutuwar zuciya dakuma rauni ta sake buษ—e ษ—ayar, jikinta banda rawa babu abin da yake yi take faษ—in.

“Yaya Farooq! Ummi!! Abba ku tashi please ku daina irin wannan wasan please banaso zan mutu, kutashi kunjiโ€ฆ”

His Excellency ne ya ฦ™ari so wajen ta, ya ษ—ago ta yana faษ—in.

“Ki nutsu Aneeserh kinji.”

Riฦ™e shi tayi gam bakinta na rawa ta ce.

“Your Excellency please kacewa Abba na ya tashi kaji kacewa Yaya Farooq su daina wannan wasan Ummi ta tashi wayyo Allah.”

Ganin yadda ta rikice yasa ya rungumeta jikin sa yana shafa kanta yake faษ—in.

“Aneeserh kiyi haฦ™uri kinji amma Abbanki, Umminki, your brother Farooq sun rigamu gidan gaskiya kiyi haฦ™uri kiyi musu Addu’a kawai kinjiโ€ฆ”

Jin kusan two minutes amma babu respons yasa ya ษ—agota kafin yayi magana ya ganta aฦ™asa jikake timm, cikin tashin hankali ya tsuguna kanta ya ษ—a go ta, da aka kira guards dan kaita Asibitin.


Har ranar bakwai batasan waye akan taba, suna uku kawai take kira wato “Abbanta, Umminta, sai kuma Yaya Farooq ษ—inta.”

Yau ma kamar kullum Your Excellency ya shigo bakinsa ษ—auke da sallama, zaune ya sameta ta rufe idanunta amma ba barci take yi ba, zama ya yi gefenta ya taษ“a ta yana kiran Sunan ta.

“Aneeserh!!”

A firgice ta buษ—e idanunta ta ce da shi.

“Ummina.”

Kallon ta ya yi sai kuma ya girgiza kai ya ce.

“Ba ita bace.”

Shiru tayi masa kusan five minutes sannan ya kuma cewa.

“Ya kamata ki daina wannan tunane tunanen Aneeserh kisani duk wanda ya mutu baya dawowa kiyi haฦ™uri, ki koma cikin mutane ki dawo rayuwarki kamar da, ki dinga yi musu Addu’a a duk lokacin da kikayi sallah kinji?.”

Kallon sa take amma kana ganinta kasan ba fahimtar abin da yake faษ—a take yi ba, girgiza kai ya yi yana tuna sanda sukai sallama da iyayenta bayan sun taho ne aka kira aka ce sunyi hatsari kuma babu wanda ya yi rai a cikin suโ€ฆ

FOUR MONTHS AGO

Fitowarta kenan daga ษ—akinta ya kalleta ya ce.

“Ke Aneeserh kiyi sauri idan ba haka ba wallahi zanyi tafiya ta na barki.”

Turo baki tayi tana ฦ™unฦ™uni ya kalleta ya ce.

“Kee!! Ni kike yiwa tsaki ?.”

Shiru tayi masa ya ฦ™ara cewa, “Ba magana nake miki ba?.”

Daidai nan wani Babban mutum ya fito wanda aฦ™alla zai kai irin 60yrs ษ—in nan sai kuma wata mata a bayansa wacce kamarsu ษ—aya da Aneeserh fara ce tass kana ganinta kaga asalin bafulatana.

ฦ˜ara sawa suka yi, ai kuwa ta fashe da kuka ta tafi wajensa ta ce.

“Abba kaga Yaya Farooq ko?.”

Hot this week

Kazar Kwanci By Rufaida Omar

Kazar Kwanci By Rufaida Omar *1)*  " Mairamu! Mairamu!!" Matar dake zaune...

KAZAMAR AMARYA Na Rahama Kabir Mrs Msg

KAZAMAR AMARYA Na Rahama Kabir Mrs Msg Rahma Kabir:...

RUGUNTUSUMI Book 2 Compelet

RUGUNTSUMI Book 2 part 1 Rubuta labari Abdulโ€™aziz Sani Madakin Gini ฦŠaukar Nauyi Mansur...

GUDUN KADDARA NA HUGUMA BOOK 2

GUDUN KADDARA NA HUGUMA BOOK 2            ".............ya fada soyayya?,yana...

Gudun Kaddara na Huguma Book 1

Gudun Kaddara na Huguma Book 1 ๐Ÿƒ๐Ÿฝโ€โ™€๏ธ GUDUN ฦ˜ADDARA๐Ÿƒ๐Ÿฝโ€โ™€๏ธ H U...

Topics

Eniola Badmus Reaffirms Her Support for President Tinubu, Sparking Reactions

Eniola Badmus, a well-known actress and Special Assistant for...

Rapper Jeriq Explains Why He Has Never Been in a Relationship

Nigerian rapper Jeremiah Chukwuebuka Ani, widely known as Jeriq,...

Album Releases: Ruger and Joeboy Face Off in a Supremacy Battle

The Nigerian music scene is buzzing with excitement and...

“Famous singer NBA YoungBoy has been released from prison.”

Popular American singer Kentrell DeSean Gaulden, better known as...

“My kind of wealth cannot be achieved through investment,” Davido proudly declared.

Nigerian Afrobeats singer David Adeleke, widely known as Davido,...

“I backed Tinubu, but the hardship is becoming unbearable,” said Cynthia Morgan.

Nigerian singer Cynthia Morgan, now known as Madrina, has...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img